Hukumomin Faransa sun kama wani matashi mai shekara 18 da ake zargi da hannu a shirin yin garkuwa da Kylian Mbappé, yayin da ...
Yan kabilar Igob mazauna Arewa 19 da Abuja sun ce za su tallafa wa Tinubu da APC a 2027, tare da burin samar da ƙuri’u ...
Olu, ya ce jihohi da kananan hukumomi a Najeriya sun amfana matuka sakamakon cire tallafin man fetur a karkashin gwamnatin Tinubu.
VeryDarkMan ya nemi afuwar sojoji, ’yan sanda, kwastam da shige da fice kan kiran su “unknown gunmen”, yana cewa kalaman nasa ...
Tsohon dan majalisar wakilai, Ehiozuwa Agbonayinma, ya bukaci Hukumst EFCC ta sake bude bincike tare da gurfanar da Atiku ...
Ministan Tsaro Christopher Musa ya ce faɗin dajin Sambisa na ƙara wahalar da ayyukan ceto, yana mai cewa yankin yana da ...
'Yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun yi kwanton bauna kan ayarin ɗan takarar APC a Borno, Mustapha Gubio, bayan ya dawo daga ...
Wani jigon jam'iyyar LP, Abayomi Arabambi ya ce Atiku Abubakar ne ɗan takara mafi ƙarfi a 2027, yayin da ya yi watsi da Peter ...
Dan takarar mataimakin shugaban kasa na NDC, Rabiu Kwankwaso, ya yi garhadin cewa yan Najeriya sun fusata da wasu daga cikin ...
Gwamnatin Najeriya ta musanta cewa ta goyi bayan yunƙurin juyin mulkin da ya gaza a Jamhuriyar Nijar, tana mai cewa zargin ...
Shugaban APC na Yobe Muhammad Gadaka ya ba da haƙuri tare da janye kalaman da ya yi na cewa matan aure su rabu da mazansu ...
Tsohon gwamnan jihar Plateau, Ambasada Fidelis Tapgun, ya yi gargadin cewa duk wani yunkurin dawo da tallafin man fetur zai ...
Some results have been hidden because they may be inaccessible to you
Show inaccessible results